Saturday, 5 November 2016

[3:33pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIYA … Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa saleh. Page 1 Sadik ne cikin rawar jiki yake yiwa hajiya barka d zuwa, jikinsa sai bari yake tamkar mazari ,ko kallo bai ishi hajiyan ba ,balle t amsa mishi, mafici ya dakko yana mata fifita dan rage mata zufar d take, kasancewar lokacine na zafi, rana ta kwalle, tare d cewa ranki y dade bari akawo miki abin jika makoshi naga kamar agajiye kike, batare d tace komai b ya mike yanufi fridge din dake dakin ya dauko pure water hade d maltina y dire a gabanta,kokarin balle murfin yake, ta daga mishi hannu dan dakatar dashi tare d cewa banida bukatar sha. Mayarwa yayi y ajiye tare d neman guri kasan carpet y zauna, itakam ta hakince kan Two seater. Sun dauki tsawan lokaci a haka sannan tace ina abinci, inafata ka gama, nan sadik y tuna cewa y dora abinci a kitchen cikin sauri y mike y nufi madafin dan dubawa amma ina shinkafar t gama babbakewa, gumine y fara tsattsafo mishi gudin bala'in hajiya dan yasan bazata ragamishi ba, watakila abin ba'a masifa d balai zai tsayaba karshe ta mishi abinda tasaba. Muryarta yaji tanacewa yanake jin kaurine a gidan, kitchn din t karaso, cikin kunar zuci tace ohooo saboda bakasan zafin nemaba, shiyasa ka barmin abinci a wuta har ya kone,to wallahi saika biyani, a albashinka nawannan watan saika bani dubu goma n almubazzarancin dakayimin d abinci, dago kai yai cikin matsanancin tashin hankali bakina rawa yace hajiya dan girman Allah kiyi hakuri yanxu xankara dora wata, kimin afuwa kinsan albashin nawa dududu baifi dubu talatinba, inkika dauki dubu goma ai kudin sunkare dame zan biyawa yayana kudin makaran…………… kanya karasa ta katse shi da hanyar cewa rufemin baki mace kawai, sunan anhalicceka cikin maza amma bakada wani katabus lallai ka tabbatar kanna futo daga wanka ka dafamin wani abincin, kafara wucewa ka hadan ruwan wannka, tsaki tayi tare d juyawa t bar Kitchen din. [4:40pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 2 Toilet y shiga tare d hada mata ruwan wanka, showwer cream d soso d sauran kayayyakin wankanta ya kaimata, zuwa yai tare d rissinawa yace ranki y dade angama,Hannuta daga mishi alamar taji. kitchen y koma kan wani lokaci yagama hada mata jalop din spaghetti, kaji wata masifar magidanci a kitchen. Da kanshi yai serving dinta, tagamaci y kwashe y maida kayan Kitchen ,side table din palon tadan taba d hannu saitaga kura t biyota, tace sadik anya yau ka yi mopping palonnan Kuwa yace eh walhi hajiya kina fita nayi, ta ce to bai fitaba akara, batare d yace komaiba y mike y hado ruwan kumfa d klin yafara cika umarnin hajiya. Dare nayi suka nufi makwanci, hajiya t gama shirin bacci ta baje kan sofa dake kan gadan iskar fanka n ratsata, dalilin d yasanya takasa rabuwa d sadik daya ne kasancewarshi gwarzon namiji a makwanci, duk d tarin dukiyar datake d ita, amma ta ke aurenshi, macece mabukaciya b kowane namiji bane zai iya d itaba, amma Sadik yana kokari wajen biya mata bukatarta, can gefe yake kwance kan katifarsa d pillow, muryar hajiya ce tafara kiranshi habibina, bacci y dan fara daukanshi baiji kiranba ganin tayi har sau uku b amsa, yasa ta taso d kanta ta iso gareshi kan katifar, cikin bacci yaji alamun hannu n shafashi, abinka d me nema, b shiri y bude ido yai kwalli d hajiya, dama a ka'ida saidai ita t bukaceshi amma shi baida wannan damar duk d kasancewar shi miji gareta. [4:41pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 3 SANARWA Ina sanar d ma'abota karanta novels dina, ansamu canjin sunan littafinnan daga mijin tace zuwa mijin hajiya, asanadiyyar cewa, wata yar uwa tayi shi abaya. Yayinda bukatar hajiya ta tashi idanuwanta rufewa sukeyi ruf, bata nutsuwa sai ta cimma bukatarta, duk yayin data bukaceshi baya iya musa mata badan komai b saidan bayasan abinda zai bata ranta tai fishi dashi harya kai ga rabuwarsu, shi dai Sadik Allah yayishi mai san abin duniya, cikin zakuwa yai magana yace ya akai hajiyata, ita kuma t washe fararen hakoranta tare d mishi rada a kunne murmushi yayi tare d mikewa suka koma kan gadon mulkinta, hajiyar ta rigada tasan dan abun hannunta Sadik din ke shanye dikkanin cin kashin da take Mishi ,yayinda bukatar hajiya t biya Kuwa zata sallameshi y koma makwancinsa bata damu d tasa bukatar ba, nan bacci nannauya zai dauketa ta saki lebe da saleba taita gwauron munshari shikuwa yayi kasake yana juyi baccin ya gagari idanunsa. Da asubar fari d yaji anyi kiran sallah zaimike daga kan katifar shi,ya nufi bayin dake palo dan dauro alwala,saboda hajiya ta mishi kashedi tsakaninsa d bandakinta sai wanki, danbata yarda t hada bandaki d bawantaba acewarta, kujiyemin tabaya ta rago. Sannan ya dawo daki cikin dabara zai dinga dan bubbuga Mata kafa gudun karta tashi d Ciwonkai t balbaleshi d bala'inta ,sai y tabbatar t bude idanu sannan zai nufi masallaci danyin sallah. A kullum idan hajiya t tashi tashiga toilet dukkan wani kaya n jikinta nan zata ajiyewa Sadik dan y wanke mata, daidai d pant, bra d sauran kananun kayanta shike wankewa tinda t aureshi t sallami dukka yan aikin d ke gidan. Shikuma Sadik dayake mutumin kauye ne, baisan wata rayuwa t wayewa ba sai haduwar shi d hajiya, matar shi dasukai auren fari yar garinsuce, bata taba zuwa binniba koda d ziyara, irin aurennan n ladan noma akai musu dan haka baisan jin dadi n zaman aure b saita sanadin hajiya. Hajiya samira macece Mai ji da gayu, Mata ce agun Alhaji bello naira, shahararren dan kasuwa dake zaune garin kaduna, yaransu biyu maza Allah yai mishi rasuwa sanadiyyar accident, bayan sadakar bakwai akai musu raban gado hajiya ta samu wawayen kudade d sukaso zautata, kasancewarta mace tilo ga marigayin, yayanta Kuwa kowanne ya gama karatu harma Sun ajiye iyali a wannan lokaci. [4:41pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA …Written:-Ayusha Iliasu. …Story:-Hawwa Saleh. Page 4 SANARWA Ina sanar da ma'abota karanta novels dina, ansamu canjin sunan littafinnan daga mijin tace zuwa mijin hajiya, asanadiyyar cewa wata yar uwa tayishi a baya. Sadik farine dogo Mai fadin kirji, yanada suma wadda ta kwanta a kanshi d fuskarshi,sajanshi ya kara Mishi kwarjini, inbaiyi maganaba zato zakai wani balarabe ne, yazamo mutum Mai tsafta baisan kazanta kokadan shiyasa zaka ganshi neat koyaushe ko yanmatan birni ne suka ganshi sa kyasa. Asalin Sadik bafulatanine usul gaba d baya, tin yana yaro iyayenshi suka fahinci yanada basira danko makarantar allo sukaje in anyiwa yayyanshi karatu basa rikewa sai kaga suna tanbayarshi y maimaita musu karatun in andawo Gida, baffanshi yasanya shi a makarantar boko t garinsu ,yazamo yaro Mai kokari yana zuwa n daya, bayan Sun kammala firamare sai ardo yace bazai barshi y cigaba d karatuba ya dawo su fantsama kiwo wanda y zamo shine gadansu iyaye d kakanni, d kyar shedimastan makarantar y samu nasarar shawo kan ardo y amince Sadik y cigaba d karatun sakandire a makarantar maza ta gwamnati dake garinnasu, kasancewar makarantar t kwanace inya tafi baidawowa sai anyi hutu, sannu a hnkli a kwana atashi shekara shida suka kammala karatun, komawarsa gida yasa ardo koya Mishi dabaru n kiwo tare d bashi tsatsiba d surkulle irinnasu n fillo, dan yanaji ajikinsa nan gaba dannasa zai zamo gwarzon namiji a fagen kiwo, wannan lokacine ardo ya zaba Mishi yar abokinsa Mai suna ladingo ya auramishi. Sun zauna lafiya d ladingo harta haifamishi yara uku duka Mata, agun haihuwar n hudu rai yai halinsa, a wannan lokacinne Sadik yaga zaman kauye ya daina mishi dadi, kullum y kwanta bacci mafarki yake d birni, wai gashi cikin wani tankameman gida yana wadaka ,dan haka y tashi hankalinsa shifa ala dole birni zai taho neman kudi. Ardo b yanda y iya, y kyaleshi y tafi birnin tare d Adduar samun nasara, nan yasaida yan shanunsa guda biyu dayake kiwo tare d akuyarsa guda daya ya hada kan kudi y nufi tashar motar dan hawa motor d zata sadashi d garin gwamna. [4:41pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 5 Zuwanshi kaduna yafara aikin gadi a wani katafaren Hotel, kasancewar garin kaduna garine na masu ilimi, sai Sadik y tsinci kansa d shaawar komawa makaranta dankaro ilimi ya samu nasarar shiga fce zaria, inda aikin gadin nasa ya koma na dare,cikin ikon Allah sadik y samu shaidar karatun koyarwa wato NCE, haka yaci gaba d aikinsa na gadi bai fasaba duk da karatun da yai. A kwana a tashi ba wuya girin Allah yasamu aikin koyarwa awata makarantar sakandire t yammata dake kaduna, yana samun yan kudadensa dai dai gwargwado, abinka d mai jar fata inkaga Sadik y dau wanka kaikace wani attajirine ko babban ma'aikacin gwamnati, mutumne mai barkwanci da san raha, duk wata daliba mai jida kanta a makarantar d yake koyarwa jitake dama yace yanasonta kaji mata sudai suga Namiji kyal kyal ko baida ko sisi sai su soshi, azatansu kuma maikudine boyewa kawai yake. Wata rana sunje escortion wuraren shakatawa n garin kaduna d daliban makarantarsa, Sadik na daya daga cikin organising committee n escortion din, ita kuma hajiya lokacin zaai bikin danta sunje zasu kama gun dan gudanar d shagalin bikin, tinda hajya t kyalla ido t ga Sadik, hankalinta yatashi, mace mai san abu mai kyau d tsafta duk d manyan mutanen dakeso su aureta bataji zata iya aurensuba amma lokaci daya taji kaunar dan saurayi dan caras gwanin ban sha'awa mai jini a jika son kowa kin wanda y rasa t mamaye zuciyarta, cikin dabara ta zame t bar kawarta hajya asabe dasukajegun tare t nufi inda t hango Sadik d wasu tsirarun dalibai ,karasawa gun tai d sallama, y amsa mata cikin sakin fuska, t nuna alamun tanasan mgna dashi sukaja gefe hajya cikin dabara tace bawan Allah ganinai kanamin kama d wani dan uwan babana bello cikin yar faraar nan tasa har fararan hakoransa suka bayyana abinda y kara jefa hajiya cikin tafkin kaunar dan saurayin ta kara jin ya shiga ranta yai malemale a kalbinta, ya amsa d cewa banda dan uwa Mai suna bello, saidai ko in yanayi kikaga ko kama, cikin dabara tace inba damuwa inasan kabani phone numbr dinka kogaisawa ma dingayi, ta kara rausayar d kai tare d fari d idanu tace inceko ba damuwa, kasaqe sadik yai ya jakar datai kwanika sannan ya nisa yace to badamuwa, sunyi exchanging numbers yaimata sallama y koma bakin aikinshi, mamakine y cika zuciyar Sadik yana tunanin dole akwai wani abu d hajiyan keso dashi inba hakaba mezaisa t karbi lambarsa hartanai masa wasu salo da sarrafa harshe wajen magama, haka yaita tunani tsawan yinin ranar. Bayan sallar magriba yaji wayarshi tai ringing mamaki fal zuciyanshi ganin lambar hajiya, danna alamar dauka yayi tare d karawa a kunne Sun gaisa hajiya t kara d cewa kiranai nai ma bangajiya cikin karya murya kai kace yarinya ce mai jini ajika, sadik kuwa jiin kalaminnata yai tamkar a mafarki yace hajiya aike y cancanta naima nida narigada nasaba d hidima t dalibai, nan ta bukaci tanasan su gana inba damuwa, acewarta wata muhimmiyar magana zasu tattauna karshe sun tsaida magana karshen sati zaikaimata ziyara gidanta, tindaga wannan lokaci hajiya ta tsiri tura masa love n sweet text message morning, afternoon, evening n nigh, abin y fara dauremishi kai me matar nan ke nufi dashi, amma duk d hk bai taba bata amsaba . Ranar lahadi karfe hudu mota t saukeshi a tamfatsetsan wani gida Mai dauke d garkamemen gate, waya y kira y sanar d ita zuwannasa Mai gadine yaimai iso har zuwa babban palan saukar baki, hajy tasa ankai mishi abinci d sha kala kala, cikin shiga t alfarma kekyace wani shahararren biki ko gasar kwalliya zata tafuto kamshine kawai ke tashi jikinta,rausaya take tana karairaya, tinda y kalleta sau daya baikara yarda Sun hada idoba, kokarin rissinawa yake dan gaisheta ta dakatar dashi t hanya cewa haba habibina cikin sauri y dago ido y kalleta cikin razana aransa yace matarnan tasan Kuwa abinda take fade, bayan Sun gaisa hajiya taci gaba d magana tana yarfe haannu kamar me yar maryo tana sanar mishi kudirinta nason auranshi, cikin tsoro yace gaskiya hajiya magana t gaskiya bazan iya aurenkiba saboda dalilai masu yawa, cikin mamaki tace meye dalilanka da suke neman datsen farin cikim da nake daf da burin samu?. Amsa ya bata cikin rawar murya da sarkewa jikinsa na rawa dan ya gama tsorata da hajiya ta hanyar cewa banida karfin d zan iya aurenki balle rikonki, cikin murmushin da ya kashewa sadik jiki ta bashi amsar karkaji komai amincewarka kadai nake d bukata, shiru yayi sannan yace to shiknn hajy kibani lokaci zanyi shawara, shiga dakitai ta hado mishi turarurruka tsadaddu d rapa ta yan dari biyar biyar takawo mishi d farko Kin karba yayi ganin ranta y dan baci yasa y karba sukai sallama. Tinda y tafi gida yashiga kogin tunanin daular d hajiyan keciki d irin kyautar datamishi, Sadik mutum ne maisan yaji dadi bayasan wahala ko kadan karshe y yanke shawarar amincewa d bukatar tata, ko banza dama a matse yake shekara bakwai rabanshi d Rayuwar aure tinda matar shi tafari ladingo t rasu, ko banxa yasan zai huta d jikin hajiyar, baisan mijin hajiya zai koma ba. [4:42pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 6 Kullin hajiya zata kirashi tana mishi tini game d shawarar daya yanke amma baibata ansa ba, tinda t fuskanci zai ja mata rai yasa ta fara mishi barin kudi, boutique take zuwa t sai Mishi kananun kaya n kece raini hade d designers takalma d shirts, lokacin daya Sadik yakoma dan birni, duk gurin d y gifta yammata n hadiyar yawu jisuke dama saurayinsune,shegu kudi masu gidan rana. Ganin canjin rayuwar daya samu lokaci daya, kaunar hajya t fara samun gurbi cikin zuciyarshi daidai d pocket money hajiyan ke bashi. Abinka d kwadayayye d san y huta y ji dadi, y fara demanding manyan kudade daga hannunta, ko alamar gezau bataiba, haka rayuwar t cigaba d gudana, kullum gidan hajiya yake cin sanwar rana d dare kujifa masu karatu, kuda wajen kwadayi akan halaka. Ganin shakuwa t karu tsakaninsu, yasa hajya kara bijiromai d batun aurensu, ai abin d kunya y bijire mata, dan ayanxu daidai d abokai y canja duk alfarmar inuwar hajiya dayake shaka. Sun tsaida magana kancewa nan d two week's zai turo magabatansa a daura musu aure, hajiya Kuwa sai shiri take n amarcewa, musamman tai aike maiduguri dan hado mata kayan daka n maida tsohuwa yarinya, zuciyar kuruci dangin hauka kenan "Oh su hajiya angirma baa san an girmaba " saboda doki ji take tamkar wannan shine aure n fari gareta. Ita ta tanadi sadaki dubu dari t baiwa sadeek ya baiwa iyayensa dan gabatarwa g iyayenta, sanin halin ardo yasa bai tinkareshi d batun aurennasaba dan yasan bazai taba amince mai b. Tinani ya shigayi yanxu maiye abinyi, can zuciyarshi t bashi amsar yaje yayi hayar dattijo Mai kamala dan zuwa karba mishi auren hajiyar bai sha wuyaba wajen samu, akwai wani dattijo Mai saida sigari a bakin layinsu, yaje y shaka mishi kudi masu gidan rana, dattijo yaga banza sai washe hakora yake yana gdya harda risinawa, gyaran murya Sadik yayi tare d gaya mishi bukatar da yasanya shi zuwa gunshi, dariya dattijon yayi yace yaro karkaji komai, mukai kawalcima balle hada sunnar maaiki saw, karkaji komai yaushe ne daurin auren, Sadik y gaya mishi,dattijon yace abinda zakai yanxu ka tanadar mana manyan kayan dazamu sanya ran daurin auren mu uku d abokaina sai kuma kudin d zaa hayo motar da zamuje daurin auren ,gdya Sadik yashiga yiwa dattijon, tare d mishi sallama, farinciki fal zuciyar Sadik bai tsaya ko inaba sai kasuwar bacci ya sayo shadda fara bandir uku ya zarce gun tela ya bada dinki sannan y nufi gida, kudi kare magana kenan. Kubiyoni dan jin cigaban labarin mijin hajiya da yadda auren kwadayi zai kasance. Taku har kullum…………………………Ayusha Iliasu. [4:42pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 7 Shirye shirye sunyi nisa bangaren hajiya, har gagarumar walima tai shirin yi a wannan rana ita d kawayenta. A daya barinma sadik y gama komai sai lokaci ake jira. Rana bata karya saidai uwar diya......... A yau jumaa ta kama ranar daurin auren hajiyar d zankadeden saurayi Sadik ,dattijo d abokanan biyu sunsha farar shadda Mai hade d malun malun wadda akaiwa aiki d bakin zari kaikace wasu attajiran mutane ne, a irin turarukan d hajiyan take baahi ya dakko musu sukafeshe jikinsu sai kamshi ke tashi kai kace shahararrun 'yan kasuwa ne masu juya naira t zama dala. Farar jeep zundumemiya Sadik y hayo akasuwar saida motoci dake kaduna dubu goma awa biyu, suka shiga mota dattijai uku a baya sun kame, ango Sadik kuma y kame a gidan gaba yayi kwam ya drawing yayinda Mamallakin motar ke jansu, sulululu tafiyar kasaita motar take, wato a hankali kaikace zuriar sarauta ko ta wani shugaba mai fada aji ce. Taro yai taro waje yacika dankam da mutane lokacin tawagar gidan ango suna karaso gun iyayen hajiya, waliyyinta y zamo babban wanta, Sun gabatar d sadaki lakadan dubu 100,take jamaar gurin suka shaida auren hajiyar d angonta Sadik, bangaren yanuwan hajiya sai yabawa Sadik suke ganin shi dan manyan mutane sannan sankacecen bafulatani usul. An gama daurin aure inda makida da maroka kebin ango dan samun na koko, kirari suke shekawa ango mai tsuma jiki, nan y fiddo kudi y basu baisan adadinsu b saboda kirarin ya ratsashi,lokacin d kowa y watse sadik yabaiwa dattijan da ya hayo kowanne dubu biyar biyar sukai godiya y koma gida ya dau wanka, waya y dauka y kira hajiyar cewa gashinan isowa tai murna d hakan tare d cewa yayi sauri dan gaisawa d qawayenta. Isarsa gidan keda wuya kowa cikin mamaki suka zuba mishi ido, kowacce d abinda take kissimawa a ranta, wasu ji suke dama sune zasu yi karai d wannan saurayi san kowa kin Wanda y rasa kuji mata masu zuciyar yara angirma baasan angirmaba, yayinda wasu ke tir d alamarin aransu cewa suke hajiya taji kunya t rasa wanda zata Aura sai saan danta, su aganinsu abin b tsari, yayinda wasu ke yaba kyawunsa. Bangaren hajya Kuwa jinta take tamkar sallah, bakinta yaki rufuwa sai faraa d dariya take take zubawa kmr gonar auduga hango kanta kawai take daren yau,zata tuna da, zata gwangwaje, ta shana ta wartsake ta barbaje tare d fantamawa,jitake dama tin yanxu kowa y tashi y barmata gidan ita da danshilan angonta. [4:42pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ……Written:-Ayusha Iliasu. ……Story:-Hawwa Saleh. Page 8 Misalin karfe takwas taro y tashi kowa y tafi gida, yakasance daga hajiya sai habibinta, sunan d ta lakaba mishi kenan,suna zaune palo suna cin dinner, gasassun kaji ne wanda aka bankaresu hade d lafiyayiyarn madarar shanu sukeci,ji sukai anfara knockin kofar falo, cikin mmki hajiya t tashi abin y bata mmki waye zai kawo mata ziyara a wannan lokaci, tana budewa sukai ido biyu d yayanta wato abdulrahman d abdussalam ,Hjy bataji dadin wannan ziyarar tasu b amma bata nuna musu afuskaba, tare suka karaso palour azatansu zasuga babban mutum Mai kamala matsayin mijin ummantansu amma sukai gamo d bafulatanin saurayin da bai wuce sa ansuba abin y sosa ransu, amma zamowar uwa aba Mai daraja haka suka dan risina suka gaidashi tare d gaisar d hajiyan, juyawa sukai d zummar tafiya, hajyn ce tace bazaku zauna mudanyi hiraba, cikin takaici sukace ai dama gaisheki mukazo yi, haka suka futa kowa n saka abu cikin zuciyarshi, wannan wace irin rayuwace inba zuciyar yara b Me zai hadata aure d wannan matashin. Futarsu keda wuya hajiya t dawo gun zamanta, tamanta d bacin ran data hango fuskar yarannata, sukaci gaba d cin kazar su, hajiyan ke bashi a baki shima ya bata, Sadik sai yake gani kamar a Film wai shine yau yake rayuwa irinta turawa, kaunar hajiya t kara shiga jini d tsokarshi, bayan Sun kammala suka dan karasa kallon Series din d akeyi a TV, karfe goma suka nufi daki. Hajiyance tayi shirin yin wanka, ta nufi bandaki kome t tuna saita dawo inda Sadik ke zaune tamkar dasashi akai mamaki yake irin daular da aka zuba cikin dakin wai shine zai kwana kan lafiyayyen gado hade d A.C tana ratsashi. Karasowa kusa dashi tai tare d jawo hannunshi habibina zomuje ka cudamun bayana, zaro idanu yai cikin in ina yace cuda baya hajiya ai inda soso koke zaki iya cudawar, cikin shagwaba ke kyace wata kankanuwar yarinya teen age ce tana wani bubbuga kafa akasa tamkar yanda yara sukeyi, pls habibina ,kasancewar bayasan bacin ranta ya amince tarike mishi hannu suka nufi toilet. Tabb abin kunya girma y fadi rakumi y shanye ruwan 'yantsaki?Ala sittiri bukui dai su hajiya. [4:42pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ………Written:-Ayusha Iliasu. ………Story:-Hawwa Saleh. Page 9 salo kala kala ta dinga yima sadik a toilet tin yana jin kunya baya biye mata har saida tasa ya saki jiki da ita ya biye mata suka yi wanka cikin tsantsar kauna,taimasa wankan dole yai mata itama,tin a toilet hanklin Hajiya y gama tashi ganin irin baiwar halitta d Allah yaiwa angon nata, karamin towel ta dauro wanda iyakacin kirjinta ya rufe mata bai karasa cinya sosaeba,hk shima sadik y dauro sabon towel din data tanadar mishi,tare suka jero dg toilet din suka fito hajiya sai rausaya take tamkar wata sabon shigar aure jin ta take tamkar budurwa yar shekaru 17. Gaban dressin mirror suka zauna kan wani karamin capet inda ta fiddo kayan shafa ta mika wa sadik, nan yai sororo dashi ya kawar kauye baki bude yace hajiya mezanmiki da…………………,bata barshi ya karasa ba ta shagwabe masa tare d narkewa kamar wata dadys pet ta kwanto kirjinsa "wai wayaga gursimeti"tace habibina shafamin zakayi ckn shagwaba take maganar "Ohh ni 'yatasu a lallai hajiya sai antuna da wai", shiko gogan naka cikin zakuwa ya karba ya kama shafamata lungu da sako na jikinta b inda bai shafeshi da maiba, lokacin d y iso kan kirjinta jitai kamar t sume saboda wasu sakonni dake ratsa jinin jikinta d tsokarta d kayan kamshi ba, saida ya gama tsaf yafara shafawa nasa jkn tai sauri tace haba habibi ai aramawa kura aniyarta, yar dariya yai nan tafara shafe shi harda inda ta dokanta su gamu dashi ta shafe shiko sadik tuni ya fara limshe ido kmr wnda ya kwana bai barci ba. Sun gama shiryawa inda suka dauro alwala tare da gabatar da sallahr da Annabi y umarci maaurata dayi dan neman albrkar aure, suna idarwa ta umarceshi da su taso dan kai hakarkarinsu kasa, gado suka nufa suka kwanta, tinda suka kwanta sadik ya gagara motsin kirki sbd jinsa da yai a lausassan gadon da baitaba zatoba harsaida hajiya ta shafi kirjinsa sannan ya dawo hayyacinsa,habibina tinanin me kakeyi haka banason ka ringa yawan tunanifa jiyai ta janyoshi wuf saigashi y fado kirjinta abinka da siririn yaro, kankameshi tai tsam lkcn ninfashinsa yake kaiwa d komowar sabon alamarin d yaji, lifff yai a jikinta ya kasa aiwatar da komai irin n maaurata. A wannan daren dai hajiyace taita romancing din sadik idonta ya rufe kissin dinsa take kota ina tin baya iya mayar mata harsa da ya maida mata d martani ba karamin lokaci suka shafe a hakaba kfn kwallo ya samu nasarar fadawa raga ba dan ba karamin wahalar da sadik hajiya taiba duk da ya dade yana kishir ruwan abun amma har tafishi,basu dawo hayyacinsu ba saida nauyayyen baccin daya daukesu ya sakesu sannan suka farka. Misalin karfe uku na dare , hajiyace ta fara tashi sannan ta tashi sadik sukaje suka dauro alwala, lokacin da suka dawo makwanci hajiya ta bukaci sadik da su karadan ita bata koshiba,take sadik ya ce gsky ya gaji ganib t bata rai ya amince d bukatar ta suka kara lulukawa duniar jin dadi."lallai hajiya abin nema yasamu matar falke ta haifi jaki". [4:42pm, 11/5/2016] A AYSHA: MIJIN HAJIA ………Written:-Ayusha Iliasu. ………Story:-Hawwa Saleh. Page 10 Tsawon wannan daren kwana maauratan sukai suna abu daya, sun gurji juna son ransu basu suka hakura b saidan jin kiran sallahr asuba,kasancewar sadik duk inda yake yana kula da ibada, sallah a jam'i bata wuceshi sai dole haka itama bangaren hajiyar tana kula d ibada daidai gwargwado. Wanka yaje ya farayi tare da dauro alwala sannan itama hajiyar taje tayi wankan, tana fitowa yace yatafi masallaci badan tasoba ta barshi ya tafi taso suyi sallahr a tare, dan yanzu jitake kmr zaa kwace mata shi batason yai nisa da ita sbd kasancewarsa gwarzon namiji. Nauyayyen baccin gajiyar hidimar biki da hidimar kwanan da sukayi sina duty ne ya debesu lkcn da sukai sallahr asuba basu suka farka ba sai karfe goma na safe. Wanka sukayi inda hajiya ta shirya ckn wata tsadaddiyar red gown ta (english wears) rigar ta karbi jknta, hk shima sadik ya sanya red t-shirt n blue jeans kayan sun masa kyau kai kace rainon turai ne. Jerowa sukai dg bedroom rike d hannun juna gwanin shaawa dan har pix nai musu sbd kyan d suka yi dining suka nufa inda aka jere cima iri iri domin yin breakfast, a tare suka zauna kan kujerun dining din suna fuskantar juna, soyayya ruwan zuma. Sun ciyar da junansu saida suka tabbatar kowa ya koshi sanna hajiya ta taso ta rungumo angon nata suka nufi palo, soyayya tsantsa nagani a wannan guri wacce hajiya takewa sadik dan kallo ya barku yan uwadan hajiya tasha alwashin saitai teaching din sadik da salo d sarrafa harshe iri iri na soyayya saita koya masa love harda lovayya ma wanda sadik baisani ba tsahon zamanshi d mirigayya ladingo.banda abin sadik ina ladingo ina sanin samfurin soyayya . Yinin wnn ranar amarya hajiya bata bar sadik y leka koda kofar gidaba tana manne d abinta, in kuwa kinga t matsa dg kusa dashi tofa dalili ne mai karfi dan duk ydd sadik keda maitar bin jam'i saida y hakura a sbd hajiya jitake in tafita xaa dauke mata shi, dan jinta take a ranar tamkar bata taba tarayyar aure d wani namiji b sai sadik. A zuciyar sadik dinma haka abin yake dan amaryar tasa tagama malemale a xuciyarsa har tunani yake dm hk auren yake d dadi ashe a baya b aure yaiba dan tsawon zamansa da ladingo bata taba kwatanta masa irin abubuwan da hajiya tai masa ba daren jiya, yadda yaga tana sarrafashi tamkar fulawar d xaai different snacks da ita,karasa tinanin sa yai d cewa woawwwww gsky nayi dace d hajiya ta iya soyayya da kalamai masu dadi gsky matan birni sunyi, sun gama haduwa.

No comments:

Post a Comment